Siyasar Najeriya

An sabunta: 18 ga Fabrairu, 2012 - An wallafa a 17:01 GMT
  • Ana zaben gwamna a jihar Sakkwaton Najeriya ne na hudu a cikin zabubbukan gwamnonin jihohi biyar da kotu ta sauke kwanan baya.

    18 Fabrairu, 2012

  • Majalisar dattawan Najeriya ta amince da Ibrahim Lamurde a matsayin shugaban hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC.

    15 Fabrairu, 2012

  • Henry Seriake Dickson na jam'iyyar PDP mai mulki ya lashe zaben gwamnan da aka gudanar a jahar Bayelsa.

    12 Fabrairu, 2012

  • Yau aka gudanar da zaben gwamnan jahar Bayelsa, bayan da kotu ta yanke hukuncin cewa, wa'adin mulkin gwamnan jahar ya kare.

    11 Fabrairu, 2012

  • Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya nada Malam Nuhu Ribadu a matsayin shugaban wani kwamiti na musamman da zai sa ido sosai akan kudin shiga daga fannin man fetur.

    7 Fabrairu, 2012

  • Hukumar zabe a Najeriya ta bayyana tsohon gwamnan jihar Adamawa Murtala Nyako na jam'iyyar PDP mai mulkin kasar, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.

    5 Fabrairu, 2012

  • Rahotanni daga jihar Adamawa a Najeriya na cewa an fara tattara sakamakon zaben gwamnan jihar da akai yau cikin tsauraran matakan tsaro.

    4 Fabrairu, 2012

  • A Najeriya yanzu haka jama'a a jahar Adamawa dake arewacin kasar na ci gaba da kada kuri'ar zaben gwamnan jahar, karkashin tsauraran matakan tsaro.

    4 Fabrairu, 2012

  • Wata kotu a Najeriya ta wanke tsohon Kakakin majalisar wakilan kasar, Hon Dimeji Bankole da mataimakinsa Bayero Nafada daga zargin aikata cin hanci da rashawa.

    31 Janairu, 2012

  • A Najeriya wata Kotu a Lagas ta yankewa tsohon dogarin marigayi Sani Abacha, wato Manjo Hamza Al-Mustapha hukuncin kisa ta hanyar ratayewa.

    30 Janairu, 2012

bbc.co.uk navigation

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.