|
Palasdinawa sun Rusa Bangon Israila
|
||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
Matasan Falasdinawa a Gabar Yamma ta Kogin Jordan sun kada wani sashe na bangon da Isra'ila ta gina da ya raba Isra'ilawa
da Falasdinawa.
Matasan sun yi haka ne a wani bangare na bukin cika shekaru ashirin da kayar da bangon Berlin. Matasa sun yi ta sowa suna Allahu Akbar a lokacin da daya daga cikin sassan bangon ya fadi. A daya daga cikin abubuwan da suka rubuta a kwalaye, suna cewa ne, "Kowane bango, ko me tsawonsa, tilas sai ya rikito |
|||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
|||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
|||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||