bbc.co.uk navigation

PDP ta lashe zaben gwamnan jahar Bayelsa

An sabunta: 12 ga Fabrairu, 2012 - An wallafa a 20:12 GMT
Zabe a Najeriya

Zabe a Najeriya

Rahotanni daga jahar Bayelsa sun ce Hon. Henry Seriake Dickson, dan jam'iyyar PDP, shine ya lashe zaben gwamnan da aka gudanar a jiya.


An shirya zaben ne bayan da a kwanakin baya kotu ta ce wa'adin mulkin wasu gwamnoni biyar, ciki har da na Bayelsar, ya kare tun kamar watanni bakwai a baya.


'Yan takara kimanin talatin da biyar ne suka shiga zaben, wanda aka gudanar a cikin tsauraran matakan tsaro.

Kari a kan wannan labari

Maudu'o'i masu alaka

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.