bbc.co.uk navigation

Iran ta samu ci gaban nukiliya -Ahmadinejad

An sabunta: 11 ga Fabrairu, 2012 - An wallafa a 17:05 GMT
Shugaba Mahmoud Ahmadinejad na Iran

Shugaba Mahmoud Ahmadinejad na Iran

Shugaba kasar Iran, Mahmoud Ahmadinejad ya ce nan da 'yan kwanaki kasarsa za ta ba da sanarwa a kan gagarumin ci gaban da kasar ta samu ta fannin nukiliya.

Ya kuma ce masana kimiyyar kasar ta Iran za su taka rawa sosai a wannan al’amari:

"A yau mun ga cewa kasarIranta zama mai karfin nukiliya, kana za ta iya biyan muhimman bukatunta.

"Godiya kuma ta tabbata ga Allah cewa masana kimiyyar Iran za su iya biyan bukatun kasar na nan gaba."

Maudu'o'i masu alaka

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.