bbc.co.uk navigation

An yi zaben gwamna a Adamawa lafiya

An sabunta: 4 ga Fabrairu, 2012 - An wallafa a 20:21 GMT
Masu zabe a Najeria

Masu zabe a Najeria

Rahotanni daga jihar Adamawa a nijeriya na cewa an fara tattara sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar a yau cikin tsauraran matakan tsaro.


Kodayake bayanai daga wasu wurare na cewa mutane da dama sun fito domin jefa kuri'ar, amma a wasu yankunan jama'a baasu fito sosai ba.


An dai kammala kada kuri'a lami lafiya inda kuma jam'iyyu biyar suka shiga zaben, wadanda suka hada da ACN da ADC, da ANPP da CPC, da kuma jam'iyyar PDP mai mulki.

Kari a kan wannan labari

Maudu'o'i masu alaka

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.