Katafaren dakin taro da China ta ginawa tarayyar Afrika

An kaddamar da katafaren dakin taro na kungiyar Tarayyar Afrika a birnin Adis Ababa na kasar Ethiopia. Kasar China ce ta gina dakin kyauta ga tarayyar ta Afrika a kan kudi dalar miliyan 200.
Wannan dai kyauta ne, sai dai kamfanin da ya samar maka da layi ka iya cajar ka kudi. Ka duba Farashi da kuma tambayoyin da aka saba yi na bidiyo da hoto don karin bayani. Farashi da Hotuna da Bidiyo - Tambayoyin Da Aka Saba Yi.
Zabin sauti da bidiyo dai ya dogara ne da saurin intanet a wayar salularka. Ga misaliwasu kamfanonin wayar salula ba su bada damar sauko da sauti ko murya a layinsu.
Ka aika da wannan