|
Najeriya Ta Tsallake Zuwa Quarter Finals
|
|||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
Nigeriya ta lallas New Zealanda a wasan zagaye na biyu a gasar cin kofin kwallon kafa ta matasa 'yan kasa da shekaru goma
sha bakwai da aka buga a Abuja.
Kafin a tafi hutun rabin lokaci dai, Najeriya ta zira kwallaye uku ne. A yanzu haka dai, Najeriya zata kara da Jamhuriyar Koriya a wasan quarter finals, ranar litinin a birnin Calabar |
||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|
||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||||