bbc.co.uk navigation

Wasu masu kishin Islama sun kai hari a ofishin Majalisar Dinkin Duniya da ke Mogadishu, babban birnin Somalia, kuma harin ya halaka mutane aƙalla goma sha huɗu ya zuwa yanzu.

Yanzu dai BBC ta fahimci cewa shugaba Hamid Karzai ya ce a shirye yake ya ci gaba da tattaunawa da Amurka dangane da batun tsaro da tun farko ya sanar da cewa ya dakatar.

Rundunar tsaro ta hadin guiwa ta JTF ta hana amfani da wayar tauraron dan adam ta Thuraya a jihar Borno, bayan harin da aka kai kan wata makaranta tare da kashe dalibai.

Wasanni

Shirye-shirye na Musamman

Abokan huldar mu

Kwalejin Aikin Jarida

  • Shawarwari a kan ka'idoji, da dokoki da yadda ake amfani da harshe a aikin watsa labarai

BBC © 2013 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.