Jam'iyyun siyasar Girka sun amince da wani sabon shirin rage yawan kudaden da gwamnati ke kashewa, yayin da kasar ke kokarin kaucewa kasa biyan basusukan da ke kanta.

Hamshakin mai kudin nan na Najeriya, Aliko Dangote, ya kaddamar da wani babban kamfanin siminti, wanda zai taimaka wajen wadatar da kasar da simintin.

Dakarun gwamnatin Syria suna cigaba da kai mummunan hari a birnin Homs a kwana na shidda a jere, yayin da kasashen duniya ke ta nuna damuwa.

Wasanni

Cikakkun Rahotanni

Shirye-shirye na Musamman

  • A daidai lokacin da ake bukukuwan tunawa da boren da aka yi a kasashen Tunisia da Masar wanda ya kifar da gwamnatocin kasar, sannan ya haifar da bore a wasu kasashen Larabawa: Tambayar ita ce ko za a sami makamancin wannan boren a kasashen Afrika?

  • A daidai lokacin da wa'adin da gwamnatin Najeriya ta deba na shiga cikin jerin kasashen duniya ashirin da suka fi karfin tattalin arziki ke kara matsowa, har yanzu ana cigaba da fuskantar matsalar karancin wutar lantarki a kasar.

  • A cikin shirin na wannan makon za ku ji cikakken bayani a kan cutar Noma, watau zaizaiyar baki. Cutar dai tana kama yara ne masu shekaru 2 zuwa 6. Galibi dai rashin tsaftar baki ne ke janyo ta.

bbc.co.uk navigation

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.