bbc.co.uk navigation

Kashin farko na dakarun kiyaye zaman lafiya na kungiyar kasashen yammacin Afrika ECOWAS zuwa Guinea Bissau sun sauka a kasar.

A Najeriya, ana cigaba da zazzafar mahawara akan batun shugabancin kasar, duk da cewar akwai sauran lokaci kafin zaben shugaban kasar a shekara ta 2015.

Rahotanni daga Amurka na cewa ma'aikatar shari'ar kasar na kara sa matsin lamba kan ma'aikatar harkokin wajen kasar da ta sanya kungiyar nan ta Jama'atu Ahlil Sunnah Lidda'awati Wal Jihad da ake kira Boko Haram a cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda.

Wasanni

Cikakkun Rahotanni

Shirye-shirye na Musamman

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.