Koton kolin Najeriya ta sallami wasu gwamnonin jihohin kasar biyar da suka hada da na jihohin Adamawa, Sokoto, Kogi, Cross Rivers da kuma Bayelsa.

Kungiyar Kristocin Najeriya ta CAN ta koka da nadin sabon shugaban 'yan sanda na riko, wanda ta ce wani kwamitin bincike ya same shi da laifi.

Shugabannin jamhuriyar Sudan da Sudan ta Kudu suna tattaunawa, domin warware takaddamar da suke a kan batun man petur.

Wasanni

Cikakkun Rahotanni

  • A daidai lokacin da ake bukukuwan tunawa da boren da aka yi a kasashen Tunisia da Masar wanda ya kifar da gwamnatocin kasar, sannan ya haifar da bore a wasu kasashen Larabawa: Tambayar ita ce ko za a sami makamancin wannan boren a kasashen Afrika?

Shirye-shirye na Musamman

  • A daidai lokacin da ake bukukuwan tunawa da boren da aka yi a kasashen Tunisia da Masar wanda ya kifar da gwamnatocin kasar, sannan ya haifar da bore a wasu kasashen Larabawa: Tambayar ita ce ko za a sami makamancin wannan boren a kasashen Afrika?

  • A daidai lokacin da wa'adin da gwamnatin Najeriya ta deba na shiga cikin jerin kasashen duniya ashirin da suka fi karfin tattalin arziki ke kara matsowa, har yanzu ana cigaba da fuskantar matsalar karancin wutar lantarki a kasar.

  • A cikin shirin na wannan makon za ku ji cikakken bayani a kan cutar Noma, watau zaizaiyar baki. Cutar dai tana kama yara ne masu shekaru 2 zuwa 6. Galibi dai rashin tsaftar baki ne ke janyo ta.

bbc.co.uk navigation

BBC © 2012 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.