bbc.co.uk navigation

Shafin Farko

An sabunta: 23 ga Mayu, 2013 - An wallafa a 16:17 GMT

Ministan cikin gida na Nijar, Abdou Labo, ya shaida wa BBC cewa mutane 19 sun rasa rayukansu a harin kunar-bakin-waken birnin Agades.

Firayim Ministan Burtaniya David Cameron zai jagoranci taron gaggawa kan tsaron kasar bayan kisan gillar da aka yi wa wani mutum a London.

Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Mista Abba Moro ya shaidawa BBC cewa, tayin afuwar da gwamnati ta yiwa 'yan kungiyar Boko Haram, shi ne ya kara zafafa fadan da ake yi da su.

Wasanni

Shirye-shirye na Musamman

BBC © 2013 BBC ba ta da alhakin abubuwan da ke kunshe a shafukan da ba nata ba.

Wannan shafin zai fi kyan gani, idan an shige shi da browser mai salo na bai daya. Yayinda za ka iya samun damar duba abin da wannan shafin ya kunsa a browser da kake da ita a halin yanzu, ba za ka samu damar ganin dukkan abin da shafin ya kunsa kamar yadda ya kamata ba. Dubi yiwuwar inganta manhajar browsar ka, ko kuma ka samu browser mai salo na bai daya, idan har za ka iya.